Monday, January 8, 2024

Masu cewa suna son auren mahaifiyata don Allah ko kunyata bakwa ji—Maryam Labarina











Masu cewa suna son auren mahaifiyata don Allah ko kunyata bakwa ji—Maryam Labarina


Fatima Husain Maryam a Labarina tace rashin kunya ne yasa wasu ke cewa zasu auri mamarta abin ma har ya tsallake kanta


Menene ra'ayoyinku shin tsakanin ita da mahaifiyar tata wacce zaka iya aura idan aka baka zaɓi?

0 Comments:

Post a Comment

Subscribe to Post Comments [Atom]

<< Home