Monday, August 7, 2023

An bayya Mutuwar Muneerat Abdussalam Me videon Batsa.....











Kamar yadda wasu daga cikin ku suka sani a biya ne aka yi yada labarin cewa, Muneerat Abdussalam wanda ake mata lakabi da malamar mata rasu, wanda nan take labarin ya karade kafafan yada labarai.

 

A yau kuma mun sami wata bidiyo daga Tashar Hausapro Tv dake kan manhajar Youtube inda suka wallafa wani labari game da rasuwar Muneerat Abdussalam, kamar yadda zakuji cikekken labari idan kun kalli bidiyon.

Innalillahiwainnailainhirajiun with a heavy heart we wish to announce the sudden passing of Munirat Haruna Abdulsalam, popularly known as Muneerat Abdulsalam,


she was 33 years old, details would come later.


YAN UWA MAZA KAR KUYI WASA DA WANNAN HADIN


 


Indai kai na miji ne, ko waye kai, ko kafi kowa kwarewa a aikin Likita, kar ka yadda ka zauna baka yin wannan hadin da kuke gani a hoto

 

Kullun kai ne cin maggi da kayan dandano a girki, kai ne shan kayan zaki da lemon kwalba mai gas, kasha wannan kasha wancan, zaki ya taru maka a mara, baka motsa jiki, kullun kana cikin shan ruwan sanyi, tafiya nan da can akan abin hawa, a gida sanyin AC, a mota sanyin AC, haka a office sanyin AC ke bugaka, sanyi ya mayar maka da gaba kamar lagwanin fitila, tabbas kana cutar da kanka ne dan uwa, Malam ba zaka taba yin lafiya da kwazo ba

 

A gurin raya Sunnah ta Ma’aiki (SAW) minti biyu kacal ka fado kasa kamar Zakara, Dole matarka ta rena maka, idan bata da karfin imani dole ta fara bin mazan banza, wannan hadin da kuke gani shine maganin matsalarka dan uwa

 

Tuzurai bana goyon bayan kuyi wannan hadin, amma ga duk wani tuzuru da aka saka ranar aurensa ya tabbata yayi wannan hadin, yafi duk wasu magunguna da zakayi amfani dasu tasiri, zai wanke maka mara tas, zakayi karfi garau

 

Tafarnuwa ne, da Kajiji, da kanumfari, da citta danye mai yatsu, za’a bare tafarnuwan, cittar za’a tsagata gida biyu, sai a wanke kajijin da kanumfari a cire kasan dake jikinsu, sai a hadasu gaba daya a zuba a cikin bokiti ko wani roba mai murfi da aka cikashi da ruwa mai tsafta, a barshi sai yayi kwana daya kafin a fara sha

 

Duk lokacin da kasha kofi daya sai ka sake mayar ruwa cikin kofi daya a kai, haka za’a dinga sha kowani lokaci har sai dandanonsa ya kare, a kalla duk bayan wata biyu kayi wannan hadin, kudinsa bai wuce 2K ba

 

Don Allah dan uwa Magidanci ka kasance mai yawan yin wannan hadin, Wallahi zaka tuna da Datti Assalafiy, kuma zaka sanya wa Datti albarka a matsayin tukwicin godiya

 

Idan da matarka tana maka raini zata dawo yi maka ladabi da biyayya, idan ka fita daga gida duk bayan awa daya zata kiraka ta tambayi lafiyarka, Allah-Allah take ka dawo gida, kai karan kanka zaka san cewa kai yanzu na miji ne ba mata-maza ba, babu sauran raini kuma

da zai hana ki komawa ya zama hujjar da za ki bayar saboda Allah, ba saboda son rai ba.

10: Kada A Yi Maki Tarko Da Yaran Ki:

Tabbas, yara su na da matuƙar shiga rai, musamman wajen uwa. Sai dai kada hakan ne zai sa ki nace ki na son komawa gidan mijin ki. Shi aure ba a zaman sa saboda yara, ana yin sa ne saboda Allah domin ibada ne. Muddin ba zai yiwu a samu gyara a abin da ya jawo maki matsala da mijin ba, idan kin koma saboda yara wahala da matsalar ba gyaruwa za su yi. Su yara ko ki na raye ko ba ki raye za su rayu. Idan uban su ko wata matar ki gidan ta nemi cutar da su damƙa su hannun wanda ya ba ki su, zai kare su. A matsayin ki na mutum ki na son kema ki more rayuwar auren ki ne kamar yadda duk wata mace ke yi, amma ba ki musguna wa kan ki saboda yaran ki ba.

0 Comments:

Post a Comment

Subscribe to Post Comments [Atom]

<< Home