Thursday, January 25, 2024

Hisba ta sa kyautar Naira Miliyan biyu ga duk wanda ya bata bayanan inda zata kamo su Murja











Hisba ta sa kyautar Naira Miliyan biyu ga duk wanda ya bata bayanan inda zata kamo su Murja



Hukumar Hisba a jihar Kano ta bada umarnin kama waɗannan mutanen gudan biyar a duk inda aka gansu

1. Maiwushirya

 2. Murja Kunya

3. Ummi Shakira

4. Hassan MakeUp

5. Kano State Material

Bugu da ƙari hukumar tace zata bada kyautar Naira Miliyan biyu ga duk wanda ya tsegunta mata bayanan inda zata kamo su

0 Comments:

Post a Comment

Subscribe to Post Comments [Atom]

<< Home