Friday, December 29, 2023

Duk wanda ya saki matarsa da Hausa bata saku ba—Sheikh Abdullahi











Duk wanda ya saki matarsa da Hausa bata saku ba—Sheikh Abdullahi


Ilimi Kogi wani fitaccen Malamin Islama ya bada fatawar cewa ba'a sakin macce da ko wane irin yare idan ba Larabci ba saboda haka duk wanda ya saki matarsa da Hausa bata saku ba

Ko kun gamsu da wannan fatawa ta shehin malamin?

0 Comments:

Post a Comment

Subscribe to Post Comments [Atom]

<< Home