Tuesday, December 5, 2023

INNALILAHI WA'INNA ILAIHIM RAJI'UN Kimanin mutum 100 ...

 






INNALILAHI WA'INNA ILAIHIM RAJI'UN

Kimanin mutum 100 Maza da mata da yara aka kashe a kaduna wajan Maulidin Annabi Muhammadu SAW wanda sojoji suka sakomusu bama bamai har guda biyu 


Kulun Muslim talaka ake kashewa , kulun talakan Nigeria bashi da yanci sai abinda yagani 


Shuwagabani kuyi duk abinda zakuyi dadinta za aje inda aikin da kukayi shi zai kwace ku , Allah yanan Yana jiran kOwa 


Allah ya Isa Allah yasakamana , sukuma Allah yajikan su day Rahama yasasu acikin Aljannah firdausi 

0 Comments:

Post a Comment

Subscribe to Post Comments [Atom]

<< Home