Tuesday, December 12, 2023

An kama mutumin daya zagi Matar MANZON ALLAH SAW a brnin Makka











An kama mutumin daya zagi Matar MANZON ALLAH SAW a brnin Makka


Bugu da ƙari sake gina babban masallacin juma’a ɗin yana da nasabar rushewar wani ɓangare na masallacin wanda har ya jawo asarar rayuka na mutum 8 tare da jikkata wasu ba’adi mahalarta sallar la’asar a ranar juma’ar da ta gabata.”

Manya-manyan baƙi ne daga sassa daban-daban a Nijeriya zasu halarci wannan babban taron da zai gudana a yau Asabar insha Allahu.”

Za’a gudanar da babban taron ƙaddamar da taswiran gina sabon masallacin ne a yau asabar 14/October/2023 da mislalin 11:00am a babban ɗakin taro na shehu musa ‘yaradua dake babban birnin tarayya Abuja.”

0 Comments:

Post a Comment

Subscribe to Post Comments [Atom]

<< Home