Wednesday, October 11, 2023

Innalillahi Wa’innailaih.... irraji’un Mutun Takwas Sun Mutu Yan Gida Guda Uba Da Uwa Da Yaransu Duka Sakamakon…..


















Innalillahi Wa’innailaihirraji’un Wannan mutuwa tayi matukar girgiza mutane duba da yadda gabaki daya yan gida gudane suka mutu su takwaas 



Tabbas duniya ba wajan zama bace kana taka Allah yana nashi wannan lamari ya Farune a Unguwar Kwanar Ojo Cikin Garin Zaria Ranar Laraba 



Rahotanni sun Tabbatar wannan bayin Allah sun Rasa rayukansune Sakamakon Gobara data kama gidansu cikin Dare yanzu haka An sallacesu



Allah ya gafar ta masu dama duniya batasa tabbas Allah yasa Mugama Da Duniya Lafiya Al’umma anan zamu dakata da wannan Rahoto A Wannan Lokaci Kucigaba da bibiyar wannan shafi Namu Domin Samun Ingannatattun Rahotanni a kowace rana Mungode muna tare daku



Allah kajikansu da rahma kasa mutuwa tazam hutu agaresu.. 



Kucigaba da bibiyar wannan site din Me albarka Mungode da bibiyar wannan site din




0 Comments:

Post a Comment

Subscribe to Post Comments [Atom]

<< Home