Saturday, May 13, 2023

Qalu Inallillahi wa’innailaihi Raji’un Wata Amarya ta rasu Bayyan kwana 11

Qalu Inallillahi wa’innailaihi Raji’un Wata Amarya ta rasu Bayyan kwana 11......















Rai bakon duniya ra yiwa kenan daman kowa na chan ne muna fatan Allah yasa mu ciki da kyau da imani. INNA LÍLLAHÍ WA’INNA ILAIHÍ RAJI’ÚN, Amarya Ta Rasù Kwaná 11 Da Yìn Aurensú

 

Maryam Muhammad Liman an ɗaura aurén ta da Sahíbin ta Abdúl Dajá a ranar 6 ga watań Janairú inda kúma Allah yayí matà rasúwa a yaú 18/01/2023.

Muryoyí ta ruwaitó anyi jana’izar ta a safiyar yau a Okada Road a gidan Haj. Fatima Madugu sannan aka kaita makabartar Gbakungu daké Minna a jihar Níger.

0 Comments:

Post a Comment

Subscribe to Post Comments [Atom]

<< Home