Sunday, March 3, 2024

Da Dumi-Dumi: Wasu fusatattun mutane sun fasa rumbun ajiyar kayan abinci na gwamnati a Gwagwa da ke Abuja











Da Dumi-Dumi: Wasu fusatattun mutane sun fasa rumbun ajiyar kayan abinci na gwamnati a Gwagwa da ke Abuja babban birnin Nijeriya, inda suka wawushe kayan abinci da aka ajiye a safiyar Lahadin nan.



_




Kalli video 

0 Comments:

Post a Comment

Subscribe to Post Comments [Atom]

<< Home