Saturday, January 27, 2024

Innalillahi wanna ilaihiraju'un,Allah yayiwa qawayen Amarya 6 da qanin ango Rasuwa jiya da yammacin jummaat....











Allah sarki Kalli cikakken Hotunan Yan matan amarya 6 tare da kanin ango da sukayi hadarin mota yayin Kai amarya suka mutu a Edati ta jihar Neja….



Kawayen Amarya Su Shida Tare Da Kanin Ango Sun Rasu A Yammacin Jiya Juma’a, Sandiyyar Hadarin Mota A Yayin Kai Amarya A Yankin Karamar Hukumar Edati Ta Jihar Neja

Allah Ya jikansu da rahama.

0 Comments:

Post a Comment

Subscribe to Post Comments [Atom]

<< Home