Friday, June 30, 2023

Bidiyon Haduwar Kwankwaso Da Tinubu Ta Haifar Da Cece-kuce Tsakanin Al’umma

Bidiyon Haduwar Kwankwaso Da Tinubu Ta Haifar Da Cece-kuce Tsakanin Al’umma











Bayan Lashe Za6u66ukan Da Suka Gudana A Kasar Najeriya Da Jihohin Cikin Kasar Wanda Ya Hadar Da Za6en Shugaban, Za6en Gwamnoni, Za6en Sanatoci, Za6en ‘Yan Majalisun Dokoki Na Tarayya Da Za6en ‘Yan Majalisun Dokoki Na Jaha Daga Mabanbantan Jam’iyya.


Katsam Se Ga Hotunan Sabon Zababben Shugaban Kasar Najeriya Asiwaju Bola Ahmed Tunibu Tare Da Tsohon Gwamnan Jahar Kano Kuma Tsohon Sanatan Kano Ta Tsakiya Wato Engr. Dr. Rabi’u Musa Kwankwaso.


Sen. Rabiu Musa Kwankwaso Ya Tabbatar Da Ganawar Tasu Da Zaɓaɓɓen Shugaban Ƙasar Nigeria Me Jiran Rantsuwa Wato Asiwaju Bola Ahmed Tinubu A Ranar Litinin A Birnin Paris Na Kasar Faransa Inda Yace Zeyi Bayanin Yadda Ganawarsa Tasu Ta Kasance A Ranar Alhamis


KALLI VIDEO 👇



0 Comments:

Post a Comment

Subscribe to Post Comments [Atom]

<< Home